@jrsceezey | ||
Sunana Abdulrahman an haifene a garin Bauchi sannan babana dan jihar jigawa Dutse Matan babanmu 2 ne mahaifiyarmu yayanta 6 daya ta rasu wato zainab yar kishiyar mamanmu kuma 1 wato habiba ga jerin sunayenmu gaba daya Muhammed Kabir, Muhammad Mujtaba, Zainab, Khadijah, Aisha, Habiba, Abdulrahman, atakai ce de ni dan qarshe wato dan auta Sunan mummyn mu Atikatu kishiyarta kuma Deeja wato khadija ALLah ya karbi rayuwar mahaifinmu a shekarar 2018 yayinda ni ina jss 3 tare da sister habiba .... Kubiyomu domin jin HALIN RAYUWAR MARAICI episode 2 |
||
0
Replies
310
Views
1 Bookmarks
|
JrSceezey Forum
Bookmarks
JrSceezey